Gwamnatin jihar Kano ta ce yanzu haka adadin wadanda suka kamu da cutar Covid-19 ya kai 219 a jihar. Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta wallafa...
Tsohon shugaban majalisar tarayya ta kasa Alhaji Ghali Umar Na’abba ya karyata labarin rasuwarsa da ake ta yadawa a kafafan sada zumunta. A ranar Laraba ne...
Gwamnatin jihar Kano ta ce an samu karin mutum 2 da suka rasu, daga cikin wadanda suka kamu da cutar Covid-19 a jihar. Ma’aikatar lafiya ta...
Cibiyar gwaje-gwajen cututtuka masu yaduwa ta Jami’ar Bayero dake nan Kano ta ce a gobe ne zata fara gudanar da gwajin mutanan da ake zargin suna...
Tafidan Dakayyawa Alhaji Imamu Tafida, ya ja hankalin al’umma da su kula tare da bin shawarwarin masana kiwon lafiya dangane da yanayin da ake ciki na...
Cibiyar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta ce a gobe Laraba sabuwar cibiyar gwajin cutar Covid-19 zata fara aiki a Kano. Shugaban cibiyar Chikwe...
Gwamanatin tarayya ta ce a shirye take da ta tallafawa jihar Kano da dukkan abinda take bukata domin yakar cutar Corona. Shugaban tawagar masana daga fadar...
Rahotanni na bayyana cewa tuni tawagar shugaban kasa kan yaki da Coronavirus ta iso fadar gwamnatin Kano karkashin jagorancin Dr.Nasir Sani Gwarzo. Dr. Nasir Sani Gwarzo...
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya bada umarni a rufe jihar Kano har tsawon makwanni biyu domin dakile cutar Corona a Kano da ma kasa baki daya....
Mai taimakawa shugaban kasa Muhammadu Buhari kan sabbin kafafan sadarwa na zamani Bashir Ahmad ya ce wasikar da Kwankwaso ya rubutawa shugaban kasa bata bi hanyar...