

Gwamnatin jihar Kano ta musanta labarin da ake yadawa cewa ta amince a koma makarantu a ranar 14 ga waan da muke ciki. Kwamishinan ilimi na...
Mataimakin gwamnan jihar Kano Dakta Nasiru Yusuf Gawuna ya bukaci malaman Gona da kwararru kan aikin Noma, su rinka wayar da kan kananan manoma kan yadda...
Hukumar lura da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA ta gano wasu miyagun kwayoyi da kudinsu ya tasamma miliyan 25 a yankin unguwar Sabon Gari....
Limamin Masallacin Juma’a na Usman Bn Affan dake kofar Gadan Kaya cikin karamar hukumar Gwale nan Kano, Dakta Aliyu Yunus, ya ce annoba gaskiya ce domin...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta gudanar da dashen bishiya guda miliyan 2 a sassan jihar Kano don kiyaye kwararowar hamada da barazanar zaizayar ƙasa....
Gwamnatin Kano ta ce zata karawa ‘yan kasuwa kwana guda matukar sun bi dokar da aka gindaya musu kan Covid-19. Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya...
Limamin Kano Farfesa Sani Zahraddin ya yi kira ga al’umma da su ci gaba da yin adduar samun dauwamammen zaman lafiya a Jihar Kano da ma...
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da haramta amfani da injin janareto a kasuwar Sabon Gari, kasancewar yana daga cikin dalilan da ke haddasa tashin gobara a...
Ma’aikatar Lafiya ta jihar Kano, ta bayyana cewar dokar kulle da aka saka sakamakon cutar corana ta taimaka wajen dakile yaduwar. Kwamishinan Lafiya Dakta Aminu Ibrahim...
Gwamnatin jihar Kano ta magantu kan sassauta dokar kulle a jihar da gwamnatin tarayya tayi. A cikin wata sanarwa da Gwamnatin Kano fitar a daren Litinin...