

Gwamnatin Kano ta bude sabuwar cibiyar killace mata masu dauke da cutar Corona a Kano. A yammacin ranar Labara ne Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya...
Gwamnatin jihar Kano tace gobe Alhamis za a sassauta dokar kulle da zaman gida a jihar kamar yadda aka saba domin baiwa al’umma damar sayen kayan...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da cewa mutane 74 sun warke daga cutar Covid-19 a jihar. Ma’aikatar lafiya ta Kano ta sanar a daren ranar Talata...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da sallamar mutane 63 da suka warke daga cutar Covid-19 a jihar. Wannan adadi dai ya sanya adadin wadanda suka warke...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya gana da sarakunan gargajiyar biyar masu daraja ta daya na jihar kan annobar Covid-19. Yayin ganawar da ta gudana...
Gidauniyar Dangote ta bayyana cewar, alhakin gwamnatin Kano ne daukar samfurin mutanen da cibiyar zata yiwa gwaji, a sabon dakin gwajin cutuka na zamani da gidauniyar...
Hukumomi a Kano sun ce izuwa yanzu mutane 50 aka sallama bayan sun warke daga cutar Covid-19 a jihar. Gwamnatin Kano tace a ranar Lahadinnan an...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya amince da arika bude mayankar Abbatuwa a ranakun Litinin da Alhamis da ake sassauta dokar kulle a jihar. Gwamna...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da fara rabon takunkumin rufe baki da hanci miliyan biyu ga al’ummar jihar. A yayin kaddamar da rabon...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta umarci kotun tafi da gidanka kan ta rika hukunta duk wadanda aka kama basa sanya takunkumin fuska don kariyar cutar...