

Gwamnatin Kano ta ce zata cigaba da daukar matakan kariyar jamian lafiya domin kare su daga cutar Corona dama sauran cutuka masu yaduwa. Gwamna Abdullahi Umar...
Gwamnatin Kano ta bude sabuwar cibiyar killace mata masu dauke da cutar Corona a Kano. A yammacin ranar Labara ne Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya...
Gwamnatin jihar Kano tace gobe Alhamis za a sassauta dokar kulle da zaman gida a jihar kamar yadda aka saba domin baiwa al’umma damar sayen kayan...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da cewa mutane 74 sun warke daga cutar Covid-19 a jihar. Ma’aikatar lafiya ta Kano ta sanar a daren ranar Talata...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da sallamar mutane 63 da suka warke daga cutar Covid-19 a jihar. Wannan adadi dai ya sanya adadin wadanda suka warke...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya gana da sarakunan gargajiyar biyar masu daraja ta daya na jihar kan annobar Covid-19. Yayin ganawar da ta gudana...
Gidauniyar Dangote ta bayyana cewar, alhakin gwamnatin Kano ne daukar samfurin mutanen da cibiyar zata yiwa gwaji, a sabon dakin gwajin cutuka na zamani da gidauniyar...
Hukumomi a Kano sun ce izuwa yanzu mutane 50 aka sallama bayan sun warke daga cutar Covid-19 a jihar. Gwamnatin Kano tace a ranar Lahadinnan an...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya amince da arika bude mayankar Abbatuwa a ranakun Litinin da Alhamis da ake sassauta dokar kulle a jihar. Gwamna...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da fara rabon takunkumin rufe baki da hanci miliyan biyu ga al’ummar jihar. A yayin kaddamar da rabon...