

A wata takarda mai dauke da sa hannun sakataren yada labaran mataimakin gwamna Hassan Musa Fagge, ta bayyana wadan da aka nada hadiman kamar haka ....
Daga ranar Juma’a 27 ga Watan Maris din nan, da karfe 12 na dare ne za a rufe duk iyakokin shigowa jihar Kano, duk cikin kokarin...
Kungiyar direbobi masu lodi a tashar mota dake NNPC Hotoro, sun shigar da karar hukumar KAROTA da kwamishinan ‘yan sandan Kano da babban sufeton ‘yan sanda...
Kungiyar ‘yan kasuwar kantin kwari ta sanar da cewa ta mayar da lokacin shiga kasuwar daga karfe 10 na safe, sannan a tashi karfe 5 na...
Kotun shari’ar musulunci dake zamanta a garin Madobi dake nan Kano ta cigaba da shari’ar jami’in ladiyar nan Sani Dahiru wanda ake zargi da yiwa wata...
Rundunar yansandan Jihar Kano ta ce za ta rinka karbar korafin da yazamo dole ne kawai ta wayar Salula domin kaucewar yaduwar cutar Korona a fadin...
Shugaban sakatariyar kungiyar gwamnonin kasar nan, Mr. Asishana Okauru ya killace kansa da dukkan nin iyalansa sakamakon zargin ko suna dauke da cutar Covid-19. Mr Asishana...
Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta amincewa gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje da ya ciwo bashin naira Biliyon Hamsin domin gudanar da ayyukan raya kasa a...
Babban bankin kasa CBN ya bayyana wasu ka’dojin da mutane ko kamfanoni za su cika kafin cin gajiyar tallafin naira biliyan hamsin da ya ware domin...
Shararren Malami akan zamantakewar al’umma na jamiar Bayero ta Kano Farfesa Sani Lawan ya ce annobar corona za ta haifar da matsalar durkushewar tattalin arzikin kasar...