Gwamnati jihar Kano tace nan da makwanni biyu zata maye gurbin ma’aikatan lafiya dake Asibitin Murtala Muhammad wadanda suka yi ritaya da kuma wadanda suka mutu...
Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya aikawa majalisar dokokin jihar Kano da wata wasika da ke neman ciyo bashi ga kananan hukumomin jihar Kano arba’in...
Gamayyar jami an tsaro karkashin kwamishinan ‘yansandan Kano Habu Ahmad sani sun fara zagayawa tashoshin zabe dangane da zabubbukan da za a sake gudanarwa a wasu...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano karkashin jagorancin Kwamishinanta Cp Habu A. Sani, na sanar da al’ummar Jihar Kano cewa, hukumar zabe mai zaman kanta wato INEC...
Gwamnatin jihar Kano tace tuni ta bayarda kwangilar gina Asibitoci a dukkannin sabbin masarautin jihar Kano hudu wadanda zasuci gadaje dari hudu domin bunkasa harkar lafiya...
Har yanzu labarin matashin nan Suleiman Baba Yaro da ya tsinci dami a kala bayan soyayyar social media, da ta zame masa sanadin kulla alakar I...
Mai martaba sarkin Kano Mallama Muhammadu Sunusi na II ya yi kira ga daukacin al’ummar jihar Kano da su kwantar da hankulan su tuni hukumomin lafiya...
Mai martaba sarkin Kano Mallama Muhammadu Sunusi na II ya yi kira ga daukacin al’ummar jihar Kano da su kwantar da hankulan su tuni hukumomin lafiya...
Gamayyar kungiyar ma’aikatan lafiya ta kasa JOHESU ta yi barazanar tafiya yajin aikin sai baba ta gani matukar gwamnatin tarayya ta gaza biya musu bukatun su....
Yanzu haka hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa dake nan Kano INEC ta fara raba kayayyakin aikin zabe zuwa kananan hukumomi tara na Kano da...