Daga Abdullahi Isa Majalisar dokokin jihar Kano ta rantsar da sababbin ‘yan majalisar dokokin jihar guda hudu wadanda suka lashe zabukan cike gurbi a baya-bayan nan....
Biyo bayan bullar annobar cutar Corona Virus a kasar China ta haifar da sauyin yanayi ga al’ummar kasar ciki har da ‘yan Najeriya mazauna kasar ta...
Majalisar dokokin jihar Kano ta rantsar da sababbin ‘yan majalisar dokokin jihar guda hudu wadanda suka lashe zabukan cike gurbi a baya-bayan nan. Daraktan kula da...
Dan masanin Kano Alhaji Abdullakadir Yusuf Maitama Sule ya ja hankalin matasa dasu tashi su nemi na kansu su daina dogara akan gwamnati sai basu aikin...
Kungiyar dake karfafawa al’umma wajen shiga Demokradiyya a dama da su wato ‘’organization for community civil engagement’’ ta ja hankalin gwamnatocin kasar nan da su bar...
Kungiyar direbobin Tifar yashi ta jihar Kano reshen kwanar Tifa ta gina wata katafariyar Gada a Karamar hukumar Nasarawa domin ragewa gwamnati nauyin dake kanta. Shugaban...
Shugabancin kasuwar Sayar da waya ta Farm Center a nan Kano ya musanta zargin da wasu ‘yan kasuwar ke yi cewa akwai amincewa wajen gyaran hanya...
Dan masanin Kano Alhaji Abdullakadir Yusuf Maitama Sule ya ja hankalin matasa dasu tashi su nemi na kansu su, su daina dogara da gwamnati. Alhaji Abdullakadir...
Gwamnatin jihar Kano za ta kashe sama da naira biliyan uku domin gudanar da aiyyukan raya kasa daban -daban a ma’aikatun da suka hadar da ta...
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci manya da kananan kasuwanni jihar da su kula da tsafce guraren da suke saa’ar su domin kiyaye yaduwar cututtuka a tsakanin...