Kotun majistret mai zamanta a Rijiyar zaki ta aike da wani malamin jami,a gidan gyaran hali bisa zargin bata suna da cin mutunci. Tun da farko...
Hukumar tattara kudaden shiga ta jihar Kano ta bukaci masu biyan haraji a jihar Kano da kar su ke bawa ma’aikatan hukumar kudi a matsayin hanya...
Shugaban kungiyar masu shirya fina-finai ta Arewa reshen jihar Kano, Jamilu Ahmed Yakasai, ya ce matsalar da suke fuskanta game da daukar mataki kan jarumar nan...
Fitacciyar jarumar masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood, Aisha Aliyu Tsamiya, ta ce tana da samaruka wadanda suke sonta sama da biliyan daya. Aisha Tsamiya wadda jaruma...
Babban daraktan cibiyar bibiya da tsage gaskiya da yaki da cinhanci da rashawa ta Africa Kwamared Akibu Hamisu ya ce bashin da ake bin Najeriya a...
Sarkin Alkalman Kano Alhaji Iliyasu Labaran Daneji ya bayyana gidan Redio Freedom a matsayin daya tilo a Arewacin Najeriya dake koyar da kowane fanni daya shafi...
Dan majalisar dattijai mai wakiltar yankin Kano ta Kudu Sanata Barau Jibrin ya bukaci shugaban darikar kadiriyya ta Afrika Sheikh Kariballah Sheikh Nasir Kabara da ya...
Wata kungiya mai rajin ganin an tabbatar da gaskiya da adalci dake garin Kumbotso, ta ce samar da kungiyoyin al’umma da zasu dinga aikin sulhunta jama’a...
An shawarci ‘yan kasuwa da sauran ma’aikata da su kasance masu gudanar da harkokin kasuwancinsu irin yadda addinin musulunci ya koyar domin kaucewa fadawa cikin fushin...
Shugaban darikar Kadiriyya na Afrika Sheikh Dr. Karibullah Nasiru Kabara ya yi kira ga Shugabanni da su mayar da hankali wajen magance matsalolin sace-sacen yara da...