Rikicin gida ko rikici tsakanin mata da miji abune da aka dade ana fuskanta wanda a yanzu lamarin ke ka ta’azara Hayaniya da zagin juna, duka...
Dabi’ar nan ta zuwa makaranta a makare da wasu dalibai musamman na firamare da sakandare ke yi a nan Kano, har yanzu ana fama da ita,...
Duba da muhimmancin ilimi a fadin kasar nan aka samar da makarantu masu zaman kansu don cike gurbin gazzawar da makarantun gwamnati suka yi. Sai dai...
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano ta ce daga yanzu zata dauki ma’aikatan da zasu gudanar da aikin hajji daga cikin mazaunan Saudiya ne da...
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jagoranta kwamitin na mutane biyar karkashin jami’yyar APC dangane da rikicin da ke afkuwa a jam’iyyar ta APC a jihar Edo....
Gamayyar masu shiryawa da kuma jaruman masana’antar fina-finan Hausa ta Kannywood sun karrama sabon kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kano CP. Habu Ahmed Sani. Yayin wata...
Masu fashin baki kan al’amuran yau da kullum sun bayyana cewar ofishin karbar korafe-kaorafe da yaki da cin hanci da karbar rashawa na jihar Kano karkashin...
A unguwar Sani Mainagge,sakamakon sake bude gidan abinci na Naira talatin gidaje dake makwabtaka da gurin sun fara sauke tukwanansu. Biyo bayan maganar da minstan noma...
Wata kungiya mai rajin cigaban garin Kiru wato Kiru Development Community Forum ta ce suna fuskantar matsaloli da dama da ke addabar cigaban gari da suka...
Majalisar dokokin jihar Kano ta ce za tayi iya bakin kokarinta wajen tabbatar da gyaran dokar kafa hukumar bunkasawa da kuma samar da tallafi ga bangaren...