Hukumar kula da shige da fice ta kasa wato Kwastam mai kula da Kano da Jigawa ta cafke wata motar dakon mai wadda ke kunshe da...
Makarantar ‘yan mari ta Sheikh Manzo Arzai dake nan Kano, ta sallami daukacin ‘yan marin dake tsare a makarantar a jiya jumu’a. Wasu ‘yan marin da...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sauyawa baki dayan jami’anta dake aikin yaki da miyagun kwayoyi na hadin gwiwa da sauran jami’an tsaro wurin aiki....
Wani magidanci mai suna Shu’aibu Ahmadu mazaunin unguwar Brigade dake nan Kano, yaki karbar gawar dansa mai suna Auwalu Shu’aib da ya rasa ransa tsawon shekaru...
A jiya jumu’a ne aka bude masallacin jumu’a na Umar Sa’id Tudunwada dake gidan rediyon manoma a unguwar Tukuntawa dake nan Kano. Wazirin Kano, Mallam Sa’ad...
Biyo bayan da Rundunar ‘yansanda ta jihar Kano ta tabbatar da kame Sadiya Haruna shahararriyar jarumar nan ta soshiyal midiya, a kwanakin baya. Har ma Kakakin...
Kungiyar iyayen yaran da aka sace a yankin Hotoro da unguwannin da ke kewaye da ita, ta bayyana cewa, tun a shekarar 2016 ne suka fuskanci...
Kotun Majistret da ke unguwar Rijiyar Zaki a nan Kano, karkashin jagorancin mai sharia Aminu Usman Fagge, ta baiwa jamian yan sanda umarnin baiwa malamin nan...
Iyayen yaran da aka sace a sassan uguwannin Hototo da kewaye a nan Kano sun bukaci al’umma da su taya su da addu’ar neman Allah ya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa, ta kama wani da ake zargin dan kungiyar Boko Haram ne bayan daya gudo daga garin Maiduguri zuwa...