Tsohon shugaban majalisar dokokin na jihar Kano kuma shugaban fansho na majalisar tarayya Kabiru Alhassan Rurum ya sanar da ficewa daga jami’iyyar APC. Rurum ya bayyana...
Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sauya sunan rukunin gidajen unguwar Jaba a ƙaramar hukumar Ungogo zuwa New Enugu City. Gwamnan ya bayyana hakan ne...
Tsohon dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Kiru da Bebeji a zauren majalisar tarayya Abdulmumin Jibrin Kofa ya sanar da ficewa daga jami’iyyar APC mai...
A ranar Juma’a 06 ga Mayun da muke ciki ne Mambobin Majalisar dokokin jihar Kano na jami’iyyar PDP 10 suka sauya sheka zuwa NNPP mai alamar...
Alamu na nuni da cewa Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje zai nemi takarar Sanatan Kano ta Arewa. A wani saƙo da mai taimakawa Gwamnan kan...
An samu musayar yawu tsakanin masu gabatar da ƙara da Lauyan Muhuyi Magaji a zaman kotun na ranar Laraba ƙarƙashin jagorancin mai shari’a Aminu gabari ....
Gwamnatin jihar Kano ta yiwa wasu ɗaurarru 90 afuwa, tare da ragewa wasu da dama shekarun da za su yi a gidan gyaran hali da tarbiyya....
Gwamnatin Kano ta haramta liƙa hotuna da ɗaga tutucin siyasa a lokacin bukukuwan ƙaramar Sallah. Hakan na cikin saƙon sallah da Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta kwashe shara da yawanta ya kai tan dubu 4 da ɗari 300 cikin kwanaki 13 a sassa daban daban na...
Hukumar lura da manyan Kotunan Kano ta musanta rahoton cewa ta yi jan ƙafa wajen aiwatar da belin Muhyi Magaji da Kotu ta bayar. Kakakin Kotunan...