Kungiyar tagwaye ta jihar Kano ta ce za ta ci gaba da samar da hadin kai da taimakon juna tsakanin tagwayen dake fadin jihar Kano. Shugaban...
Asibitin koyarwa na Aminu Kano ya musanta jita jitar da ake yadawa cewa Asibitin zai bada ayyuka masu yawa ga ‘yan kwangila daban-daban. Wannan na cikin...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta samar da wata hukuma da za ta riƙa hana ayyukan barace-barace a jihar Kano. Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje...
Cibiyar ƙwararru kan aikin fassara da tafinta ta kasa tce, rashin amfani da harshen uwa wajen koyar da darussa me ya haifar da koma baya a...
Hukumar bunƙasa fasahar sadarwa ta zamani ta ƙasa NITDA ta ce, fasahar sadarwa na taka muhummiyar rawa wujen bunkasa tattalin arziki a kasar nan da ma...
Mai martaba sarkin Karaye Alhaji Ibrahim Abubakar na II ya dakatar da dagacin Madobawa Malam Shehu Umar daga mukaminsa. Hakan na cikin wata sanarwar da mai...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta samar da hukumar kula sauyin yanayi a jihar. Kwamishinan muhalli, Dr. Kabiru Ibrahim Getso ne ya bayyana hakan yayin...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta cafke wani matashi da ake zarginsa da yunkurin garkuwa da wani Uba da ɗansa. Mai magana da yawun rundunar DSP...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya miƙa takardar kama aiki ga sabon sarkin Gaya mai daraja ta ɗaya Alhaji Aliyu Ibrahim Abdulkadir Gaya. Dakta Abdullahi...
Masana tattalin arzikin sun fara bayyana ra’ayinsu kan batun samar da fasahar 5G. Shugaban sashen kimiyyar tattalin arzikin kasa na Jami’ar Yusif Maitama Sule a nan...