

Shugaban majalisar malamai ta jihar Kano Malam Ibrahim Khalil ya ce yunƙirin tsige shi wata ƙaddara ce a rayuwar sa. Malamin ya bayyana hakan a lokacin...
Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar birni Sha’aban Ibrahim Sharaɗa ya ce, gwamna Ganduje ya daɗe yana yi masa shigo-shigo ba zurfi. Sharaɗa ya bayyana...
Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar birni Sha’aban Ibrahim Sharaɗa ya ce, zai yi farin ciki idan Allah ya bashi kujerar gwamna a Kano a...
Gwamnatin jihar Kano ta bai wa wani Malami mai lalurar gani takardar ɗauka aiki kai tsaye. Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya bai wa ma’aikatar...
Hukumar HISBAH ta jihar Kano ta ce, a wata mai kamawa ne sabuwar makarantarta ta koyar da zamantakewar aure za ta fara aiki. Babban Kwamandan hukumar...
Gwamnatin Jihar Kano ta rufe wasu kamfano 4 mallakin ƴan kasar China da ke sarrafa ledar da aka yi amfani da ita. An rufe kamfanin sakamakon...
Tsohon gwamnan jihar Kano Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso ya ƙaddamar da gidan gyaran hali a Jido da ke ƙaramar hukumar dawakin kudu a kano. Injiniya Rabi’u...
Ƙungiyar likitoci ta ƙasa NMA ta ce, za ta shiga yankunan karkara don kula da lafiyar al’ummar da ke rayuwa a cikin su. Shugaban ƙungiyar a...
Al’ummar unguwar Hotoro walawai da ke ƙaramar hukumar Tarauni anan Kano sun koka kan yadda annobar Amai da gudawa ta ɓarke a unguwar lamarin da ke...
Jagoran Jami’iyyar PDP Sanata Rabi’u Musa Kwankwasiyya ya ce, tarin magoya baya da tsagin na su ke da shi ya sanya jami’iyyarsu ke ci gaba da...