

Zaurin hadinkan Malamai da kungiyoyin musulinci na Kano ya yabawa majalisar dokokin jihar Kano dangane da dakatar da ci gaba da gine harabar masallacin waje dake...
Wata mata ta kwarawa kishiyar ta tafasasshen a jiki. Hafsah Isa mai shekaru 21 wadda kuma ita ce amarya a gidan ta kwarawa kishiyar ta Daharatu...
Da tsakar ranar Laraba wata babbar motar dakon kaya ta yi taho mu gama da jirgin ƙasa a Kano. Babbar motar ta yi taho mu gama...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi kira ga hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Kano SEMA da ta mayar da hankali wajen...
Masu gudanar da sana’ar ɗura iskar gas na kokawa kan yadda ake samun tashin farashin sa, lamarin da ke sanya masu saye don amfanin gida cikin...
A ci gaba da buga wasannin sada zumunci da kungiyoyi a jihar Kano ke yi. Kungiyar kwallon kafa ta Raula FC dake Kano, zata buga da...
A cigaba da buga gasar cin kofin Firimiyar TOPA da kungiyoyin jihar Kano ke bugawa, a ranar Larabar nan 06 ga Oktoban 2021 gasar zata cigaba...
Kotun shari’ar musulunci a nan Kano karkashin mai sharia Munzali Tanko ta raba auren wata mata da mijinta saboda zarginsa da laifin garkuwa da mutane. Tun...
Gwamnatin Kano ta fara gayyato rukunin malamai a Kano domin tattaunawa tare da jin ra’ayin su kan samar da hukumar da za ta hana barace-barace a...
Ƙungiyar masu gabatar da shirye-shiryen al’umma a kafafen yaɗa labarai na Redio sun zaɓi Yusuf Ali Abdallaha a matsayin jami’in hulɗa da jama’a na ƙungiyar. Hakan...