

Gwamnatin jihar Kano ta ce rashin malamai a makarantun gwamnati shi ne dalilin da yasa ta janye malaman da ta tura makarantun sa kai da kuma...
Tsohon mataimakin sufeto janar na ƙasa Muhammad Hadi Zarewa mai ritaya ya ce a wannan lokacin aikin ƴan sada ya canja ba kamar yadda aka sanshi...
Wata babbar motar dakon kaya ta kamfanin Ɗangote ta take baburin adaidaita sahu tare da bige motar gida. Lamarin ya faru a mahaɗar kwanar kasuwa a...
Wani tsohon dan siyasa anan Kano ya bayyana cewa har yanzu Najeriya na cikin jerin ƙasashen da aka bari a baya musamman ta fannin ci gaba....
Babbar kotun shari’ar musulunci da ke Ƙofar Kudu ƙarƙashin Ustaz Ibrahim Sarki yola ta yi watsi da neman belin da lauyoyin Abduljabbar suka yi. A zaman...
Lauyan gwamnati Barista Mamman Lawal Yusufari ya ce “Kotu ta zauna wanda ake ƙara ya kawo sabbin lauyoyi, tun da sabbin zuwa ne sun buƙaci a...
Kotun shari’ar Musulunci da ke Ƙofar Kudu a Kano ta ƙi amincewa da bada belin Malam Abduljabbar Kabara. A yayin zaman kotun na yau, sababbin lauyoyin...
Shugaban hukumar kula da inshorar lafiya ta ƙasa reshen jihar kano ya ce kowa zai iya shiga tsarin inshorar lafiya ba sai ma’aikaci ba. Alhaji Aminu...
Kungiyar tagwaye ta jihar Kano ta ce za ta ci gaba da samar da hadin kai da taimakon juna tsakanin tagwayen dake fadin jihar Kano. Shugaban...
Asibitin koyarwa na Aminu Kano ya musanta jita jitar da ake yadawa cewa Asibitin zai bada ayyuka masu yawa ga ‘yan kwangila daban-daban. Wannan na cikin...