Jerin sunayen kungiyoyin da suka samu tikitin shiga gasar cin kofin zakarun Turai ta Europa bayan kammala wasannin rukuni da akai a ranar 09 ga watan...
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Barcelona Xavi Hernendez ya ce kungiyar nada kwarin gwiwa a kan wasan da zasu buga a daren yau a...
Kungiyar kwallon kafa ta Enyimba dake garin Aba a Najeriya ta samu nasara a wasan farko bayan da ta doke Al-Ittihad ta kasar Libya da ci...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta nada Salisu Yusuf a matsayin sabon mai horar da ita. Nadin Salisu Yusuf zai sa ya jagoranci kungiyar a...
Dan wasa Lionel Messi ya sake lashe kyautar Ballon d’Or karo na bakwai ta shekarar 2021. Messi wanda ya zura kwallaye 41 da tai makawa aka...
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Manchester United, ta sanar da nada tsohon mai horar da tawagar Schalke 04, dan ƙasar Jamus (Germany) Ralf Rangnick, a matsayin mai...
Ƙungiyar ƙwallon kwando ta Najeriya, D Tigers ta samu galaba akan tawagar ƙasar Uganda, a wasannin neman cancantar shiga kofin Duniya na FIBA World cup. Najeriya...
Dan wasan gaba na kasar Faransa da kungiyar Real Madrid dake kasar Spaniya Karin Benzema zai kwashe shekara 1 a gidan Yari, tare da biyan tarar...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles dake wasa a Napoli dake kasar Italiya Victor Osimhen, ba zai bugawa Najeriya gasar cin kofin kasashen...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta sallami mai horar da kungiyar Ole Gunnar Solskjaer, bayan wani zaman gaggawa data gudanar a jiya sakamakon rashin nasara...