Wasu magoya bayan kungiyar kwallon kafa na Manchester United sun ce suna fatan hukumar gudanarwar kungiyar za ta Kori mai horar da ita Ole Gunnar Solskjær...
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta Kori mai horar da ‘yan wasan ta Ronald Koeman. Barcelona dai ta Kori mai horarwar ne biyo bayan rashin nasarar...
Gwamnatin jihar Kano ta ce a mako mai zuwa za ta bawa yan wasan Kano dake buga wasannin kwallon kafa daban-daban ajin Matasa su 44 Kudi...
Hukumar kwallon kafar Afirka CAF ta fitar da jadawalin ci gaba da gasar cin kofin zakarun kungiyoyin kwallon kafar Africa a yau Laraba 27 ga watan...
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta yi rashin nasara da ci 1-0 a hannun tawagar Rayo Vallecano a wasan gasar La Liga da suka buga a...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta inganta wasan kwallon kafa mai taken 5 a side a jihar. Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya bayyana...
Akalla ‘yan wasa 124, ne ake sa ran zasu fafata a gasar Kwallon Tennis ta Dala Hard Court , da zata gudana a birnin Kano Najeriya...
Masu tsaron raga: Courtois da Lunin da Fuidias. Masu tsaron baya sun hadar da: Carvajal da E. Militão da Alaba da Vallejo da Nacho da Marcelo...
Barcelona za ta buga gasar La Liga ranar Laraba a gidan Rayo Vallecano ba tare da Ansu Fati ba. Ansu Fati ya ji rauni ne a...
Magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles, sunyi kira ga shugaban hukumar kwallon kafar kasar NFF Amaju Malvin Pinnick da kada a dawo da...