

Daga Anas Muhammad Mande Kasar Spain ta gayyaci dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Wolverhampton Wanderers da ke kasar Ingila Adama Traore, da ya shiga cikin...
Daga Abdullahi Isa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada tsohon dan wasan Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, Daniel Amokachi a matsayin mai taimaka masa...
Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles za ta yi wasanta na gaba na neman tiketin halartar gasar cin kofin Afrika ta shekarar 2021, a watan...
Gwarzon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta PSG Neymar na fuskantar barazanar dakatarwa daga doka wasan karshe a gasar zakarun nahiyar Turai ta UEFA sakamakon canjin...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta kammala jigilar dawo da yan kasar nan da suka makale a kasashen ketare a ranar Asabar mai zuwa 22 ga...
Daga Abdullahi Isa A bana manyan kungiyoyin kwallon kafa da a al’adance aka saba ganin sun yi kaka-gida, a gasa daban-daban da hukumar kwallon kafa ta...
Kungiyar Kwallon kafa ta Bayern Munich ta tsallaka zuwa zagayen kusa kusa da na karshe ‘Semi final’ a gasar kofin Zakarun Turai bayan ragargaza Barcelona...
A yau Juma’a ne dai kungiyoyin Barcelona da Bayern Munich za su kece raini a wasan daf da kusa da na karshe wato (quarter final) a...
Gwamnatin jihar Kano tayi barazanar garkame wani asibiti mai zaman kasan da ake Sahara da ke karamar hukumar Tarauni a nan Kano sakamakon rashin tsafta. Hukumar...
Daga Abdullahi Isa Masu sharhi kan harkokin wasanni da dama suna da bambancin ra’ayi game da Kungiyar da za ta samu nasara a fafatawa da za...