Kasar Mali ta lashe kofin Afurka ta matasa ‘yan kasa da shekara 20 bayan da ta samu galaba Akan kasar Senegal da ci uku da biyu...
Hukumar kwallon Kwando ta kasa NBBF ta ce, za ta ci gaba da gudanar da gasar kwallon Kwando ta Maza kamar yadda aka tsara, duk da...
Shugaban hukumar kwallon Kwando ta Najeriya Engr Musa Kida, ya ce nan ba da dadewa ba, kwamitin tsara sabon kundin tsarin mulki zai fara aiki domin...
Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles Emmanuel Amunike ya bukaci mai horas da kungiyar Gernot Rohr, da ya lalubo hanyoyin yi wa...
Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles za ta fafata da takwararta ta kasar Serbia a wani wasan sada zumunci wanda za su yi ranar Talatar...
Kungiyar kwallon kwando ta Najeriya D’Tigers ta casa takwararta ta kasar Uganda da ci 102 da 86 a zagayen farko na gasar cin kofin duniya da...
An kammala gasar kofin matasa na kasa ‘yan kasa da shekaru 16, na Ramat cup Wanda aka fi sa ni da (YSFON) Karo na 36, a yammacin...
Dan wasan Najeriya mai taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Alex Iwobi ya ce yana da kwarin gwiwar cewa Najeriya zata doke takwararta ta...
Ministan matasa da wasanni Barista Solomon Dalung ya shaidawa hukumar kwallon Kwando ta duniya FIBA cewa babu wani rikicin shugabanci a hukumar kwallon Kwando ta kasar...
Gwamnatin Najeriya ta zabe tsohon Babban Daraktan kwamitin wasanni na kasa Gbenga Elegbeleye, a matsayin wanda zai jagoranci ‘yan-wasa a gasar winter Olympics da za’a gudanar...