

Babban bankin kasa CBN ya ce ya rarraba tsabar kudi Naira biliyan 69 cikin biliyan 100 da aka ware don tallafawa dai-daikun mutane da kuma masu...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya na wata ganawa ta musamman da mambobin kwamitin shugaban kasa da ke bashi shawara kan harkokin tattalin arziki. Rahotanni sun ce...
Daga Zara’U Nasir
Kwamishinan ilimi na jihar Kano Sanusi Kiru ya ce shirye-shirye sun ringaya sun yi nisa wajen bude makarantun da almajarai da aka dawo da su daga...
Hukumar yaƙi da safara bil’adama ta ƙasa NAPTIP ta tabbatar da cafke wani tsoho ɗan kimanin shekaru 54 da ake zargi da lalata wasu ƙananan yara...
Kwamitin riko na kungiyar masu motocin sufuri na haya da daukan kaya ta kasa RETEAN/NURTW ya hori direbobi kan su ba wa gwamnati hadin Kai wajen...
Masanin kimiyyar siyasa nan da ke Jami’ar Bayero a nan Kano Farfesa Kamilu Sani Fagge ya bayyana mulkin dimukradiyya da cewa, wani tsari ne da zai...
Limamin masallacin Juma‘a na Usman bin Affan dake Gadon Kaya Sheik Ali Yunus ya ce, babban abunda ke taka rawa wajan inganta aure shi ne hakuri...
Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Laraba sha shida ga watan Satumba a matsayin ranar yin katin shidar ‘yan kasa da nufin tallafawa ‘yan Najeriya su mallaki...
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo zai kai ziyar zuwa birnin Accra ta kasar Ghana, don hallatar taron shugabannin kungiyar bunkasa tattalin yammacin Afrika Ecowas a...