

Kungiyar dake rajin kare hakkin musulmi ta (MURIC) ta bukaci da a samar da kotu ta musamman da zata rika shari’ar ayyukan da suka shafi cin...
Kamfanin rarraba wutar lantarki a jihohin Kano da Jigawa da Katsina KEDCO ya ce, karin farashin wutar lantarki an yi shi cikin tsari, kuma baya nufin...
Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce karancin abinci zai karu a jihohin Lagos da Kano da Abuja da kuma Jihar Rivers sakamakon cutar Corona. Hakan...
Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar na uku, ya bukaci mahukunta da su gaggauta kawo karshen kisan kiyashin da ake yi wa wadanda basu-ji- ba- basu...
Wata kungiya da ke rajin tattara bayanan tsaro mai suna Such Light Initiatives ta ce za ta ci gaba da ba da gudunmawa wajen taimakawa jami’an...
Bashir Sanata ya soki gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari kan mawuyacin halin da ‘yan Najeriya ke ciki a halin yanzu. Bashir Sanata a jam’iyyar PDP na...
Dattijo Magaji Yalawa ya nemi afuwar wadanda suka yi tallan jam’iyyar APC suka kuma zaba, saboda gwamnatin shugaba Buhari ta gaza karara. Magaji Yalawa ya bayyana...
Adamu Dan juma’a Isa Bakin wafa daga jam’iyyar APC ya shawarci gwamnatin Shugaba Buhari data bude iyakokin Najeria na tsandauri domin zai ragewa ‘yan kasa matsin...
Majalissar dokokin jihar Jigawa tace bata da wani kudiri na ragewa ko hana Jami’ar Sule Lamido dake Kafin Hausa kudin tallafin da kananan hukumomin jihar ke...
Wasu ƴan bindiga sun yi awon gaba da mutane huɗu tare da sace dukiya mai yawa a garin Nahuce na ƙaramar hukumar Bungudu da ke jihar...