

Gwamnatin tarayya ta ce, za ta ribanya kokarinta domin manoman Najeriya su kara samun dabarun samun amfanin gona mai yawa musamman manoman shinkafa. Ministan aikin gona...
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince a bude makarantu a kasar, bayan da suka dogon hutu saboda annobar Coronavirus. Hakan ya biyo bayan wata ganawa da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kara tsawaita dokar zaman gida dole, zuwa mako hudu. Dokar za ta fara aiki ne da tsakar daren ranar Talata, wanda...
Kungiyar manoman masara da sarrafata da kuma kasuwancinta ta kasa wato Maize Growers Processors and marketers Association of Nigeria (MAGPAMAN) ta jaddada kudirin ta na ci...
Kungiyar Kwallon kafa ta Middlesbrough ta sanar da raba gari da mai horar da kungiyar tsohon dan wasan kasar Ingila Jonathan Woodgate, ta re da...
WA ZAI LASHE GWARZON DAN WASA A BANA, LEWANDOWSKI RONALDO, MESSI, BRUNO FERNANDEZ, MANE…? Yayin da harkokin kwallon kafa ke ci gaba da dawowa a nahiyar...
Saudiyya ta ce mazauna kasar ne kadai za su gudanar da aikin hajjin bana. Ko da yake Saudiyya ta ce baki ‘yan kasashen waje, da ke...
Dan wasa Borna Coric, ya bayyana kamuwa da cutar Corona , kwana guda bayan da aka soke gasar Andria Tour dalilin kamuwar Grigor Dimitrov ,...
Kungiyar kwallon kafa ta Real-Madrid ta zama ta daya a gasar Laligar kasar Spaniya, bayan ta samu nasara kan kungiyar kwallon kafa ta Real Sociedad da...
Gamayyar Kungiyar likitoci ta kasa ta ce ta dakatar da yajin aikin da ta tsunduma a makon da ya gabata, bayan da shugaban majalisar dattijai ya...