Bankin duniya ya ce, ɓarnar da ƙungiyar Boko Haram ke yi ta janyo durƙushewar tattalin arziƙin yankin arewa maso gabashin ƙasar da kashi 50 cikin 100....
Majalisar wakilai ta ƙasa ta yi sammacin wasu ministoci biyu da shugaban ƙungiyar ASUU. Kakakin majalisar Femi Gbajabiamila ne ya bada umarnin sammacin. Ministocin da aka...
Hukumar raya kogunan Haɗeja da Jama’are ta ce an datse ruwan kogunan ne domin inganta noman rani da kuma gyaran madatsun ruwa da fadama. Hukumar ta...
Rundunar sojin ƙasar nan ta ce dakarun ta sun samu nasarar kashe aƙalla kwamandoji da mambobin ƙungiyar ISWAP 50 a wani farmaki da suka kai a...
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta bai wa gwamnatin tarayya wa’adin makonni uku kan ta fara aiwatar da yarjejeniyar da suka suka cimma ko kuma...
Rundunar ta ɗaya ta sojojin ƙasa da ke Kaduna ta buƙaci da riƙa kai rahoton maɓoyar ƴan bindiga ga jami’an tsaro. Kwamandan rundunar Manjo Janar Kabiru...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai bar birnin Faris na ƙasar Faransa zuwa birnin Durban na ƙasar Afrika ta Kudu. Shugaban zai je Afrika ta Kudu ne...
Gwamnatin Kano za ta saya wa Malami Abduljabbar Kabara litattafan Sahihul Bukhari da Muslim. Yayin zaman shari’ar na yau a babbar kotun shari’ar Musulunci mai lamba...
Kotu ta umarci wasu ƴan sanda biyu a Kano da su biya diyyar miliyan 50 ga iyalan wani matashi da suka yi sanadiyyar ajalinsa. Babbar kotun...
Babbar Kotun tarayya mai zamanta a Abuja ƙarkashin jagorancin mai shari’a Okon Abang, ta zartar da hukuncin ɗaurin shekaru 61 ga tsohon shugaban kwamitin gyaran fansho...