

Gwamnatin jihar Jigawa ta ce, sarakunan gargajiya na cikin wadanda za su taimakawa gwamnati wajen sanya idanu akan iyakokinta da makwabtan jihohi da aka samu bullar...
Wata kungiya dake rajin kare hakkin dan Adam ta kasa da kasa wato youth for women rights international ta yi Kira ga al’ummar jihar Kano dasu...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce daga ranar Jumu’a ta dakatar da jama’a daga hada sahun sallah domin kaucewa cakuduwa a tsakanin jama’a. Gwamnan jihar Jigawa, Alhaji...
Wani babban dan kasuwa Alhaji Shehu Ashaka, ya ja hankalin mawadata a fadin jiha wajen bada gudunmowa da za ta ragewa mutane radadin kuncin rayuwa da...
Mai martaba Sarkin Zazzau, Alhaji Shehu Idris, ya yi kira ga al’ummar kasar Zazzau da jihar Kaduna gaba daya da su zama masu bin doka da...
Wani Malami a Jami’ar Bayero dake nan Kano Farfesa Yakubu Azare ya yi kira ga masu hannu da shuni dasu rinka tallafawa musu karamin karfi, musamman...
Kungiyar samar da tsaro da tabbatar da zaman lafiya ta Peace Corp,reshen jihar Kano karkashin jagorancin babban kwamandanta Usman Abubakar Aliyu, ta gudanar da gangamin wayar...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta fadada koyar da ‘yan makaranta data fara ta kafafen yada labarai na Radiyo da Talabijin zuwa ga makarantun Firamare...
Wani kwararre likitan kula da masu cutar ciwon sikari Dr Ibrahim Dan-Jumai Kura ya bukaci masu cutar da su riga yin sahur da abinci mai nauyi...
Cibiyar fasahar sadarwa da cigaban al’umma Citad, ta yabawa gwamnatin jihar Kano, wajen daukar matakan kare jihar bisa yaduwar Cutar Corona, ciki harda dakatar da zirga...