

Wani kwararren likita a sashen kula da lafiyar al’umma dake asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano Dakta Abdullahi Isa Kauran Mata ya ja hankalin al’umma musamman...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta bukaci shugabannin kananan hukumomi 44 na jihar Kano da su guji karkatar da akalar kudaden kananan...
Rundunar’yan sanda ta jihar Kano ta tabbatar da cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun hari garin Bagwai dake nan Kano. Kakakin rundunar’yan sanda...
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewar ta kara bunkasa cibiyar binciken nan da take kebe wadanda ake zargi na dauke da cutuka masu yaduwa dake ‘Yar...
Gwamnatin tarayya tace babu wanda ya kamu da cutar Corona Virus, a cikin mutum goma sha hudu da suka yi mu’amala da wanda ya shigo da...
Kwamishinan yada labarai na jihar Kano kwamaret Muhammad Garba ya ja hankalin kungiyoyin ‘yan jaridu na gidajen rediyoyi dasu mayar da hankali wajen gudanar da ayyukansu...
Kotu mai lamba 72 dake Nomansland a Kano, ta bayar da belin mawakin siyasar nan na jihar Katsina mai suna Muhammadu Buhari wanda aka fi sani...
Fitaccen jarumi kuma Mawaki Garzali Miko, ya koma garin Azare na jihar Bauchi domin cigaba da gudanar da ayyukansa na fina-finai da waka. Wata majiya mai...
Da farko dai wata mota ce da tayarta ta fashe ta abkawa matafiya a daidai Kai-da-Kafa kusa da kwanar Freedom Shaidun gani da ido sun ce...
Kungiyar masu kiwon zuma ta kasa wato Apicultural society of Nigeria, ta ce, za ta dauki tsauraran matakai kan masu sayarwa jama’a gurbatacciyar zuma. A cewar...