An fara taron horaswa ga ‘yan jaridu akan makamar aiki a birnin tarayya Abuja, taron wanda Deutsche Welle ta shirya zai baiwa yan jaridun damar samun...
Hukumar karbar Korafe-Korafe da Yaki da cin hanci Da Rashawa Ta Jihar Kano ta chafke sarkin Na Albasu Yahaya Wanzam wato sarkin Mayu bisa Yadda Yake...
Kwalejin Ilimi ta Sa’adatu Rimi ta ce dalibai biyar ‘yan asalin jihar Kano dake fama da lalurar gani suka sami nasarar lashe gasar bada tallafin karatu...
Mataimakin daraktan tsafta a ma’aikatar muhalli da ke nan Jihar Kano lbrahim Nasir ya ce, rashin wadatattun bandakuna ko wurarren bahaya na daya daga cikin abubuwan...
Babban daraktar a hukumar da ke kula da masu dauke da cuta mai karya garkuwa wato AIDS Sabitu Shanono ya ce kaso 35 cikin dari na...
Cibiyar fasahar sadarwa da cigaba al’umma ta CITAD ta bukaci al’ummar kasar nan da su bi hanyar laluma kan batun kudurin dokar nan ta dakile ayyukan...
Gwamnatin Kano ta ayyana watan Junairun shekara ta 2020 a matsayin lokacin da zata fara aiwatar da tsarin asusun bai daya na gwamnatin jihar Kano wato...
Hukumar kula da zirga-zirgan ababan hawa ta jihar Kano KAROTA ta sake sanya Naira dari 100 a matsayin kudin haraji ga duk wani mai baburin Adai-adaita...
Wani mai hannu da shuni Dr. Nafi’u Yakubu Dan-Nono da ke karamar hukumar Tofa, ya bayyana takaicin sa dangane da yadda masu hali basa tallafawa dalibai...
Tun lokacin da shugaban hukumar zaben Najeriya Farfesa Mahamud Yakubu ya ayyana shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na shekarar...