Sama da mata dari biyu Gwamnatin tarayya ta baiwa jarin Naira dubu goma goma a karamar hukumar Warawa domin su dogara da kansu. Guda na Hukumar...
Tsohon Gwamnan jahar Imo kuma dan majalisar dattijai Sanata Rochas Owelle Anayo Okorocha, ya bayyana cewa kabilar Igbo ba zai yiwu su sami shugabancin Najeriya su...
Rundunar sojan saman kasar nan ta lalata maboyar kungiyar ISIS ta yammacin Afrika dake Arewacin jihar Borno. Babban daraktan yada labarai na rundunar Air Commodore Ibikunle...
Gidauniyar mata Musulmi ta Kano ,ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da sauran jami’an tsaron kasar nan suyi gaggawar kawo karshen cin zarafin ‘yan uwa...
Gwamnatin tarayya ta amince da ranar 31 ga watan janairun shekarar 2020 a matsayin ranar da zaa bude iyakokin Najeriya. A wata sanarwa da mataimakin babban...
Kungiyar malaman Jamia ta kasa ASUU ta ce bata amince da tsarin nan na biyan albashi na IPPIS ba. Shugaban kungiyar ta kasa shiyya ta daya...
A jiye Alhamis ne Dagacin garin Kantama dake karamar hukumar Minjibir Alhaji Shehu Galadima yayi murabus daga kujerar sa, bayan da ya shafe shekaru Sittin da...
Shugaban rundunar Sojojin sama ta kasa Air Vice Marshall, Abubakar Saddique , ya ce rundunar zata cigaba da bada kariya ga dukkanin filayen jiragen sama da...
Gwamnatin Kano ta baiwa kowanne guda daga cikin yaran da aka ceto su bayan da aka sace su a kai su jihar Anambara a baya-bayan nan...
Gamayyar kungiyoyin kwadago da kuma bangaren gwamnatin tarayya da Suka cimma matsaya kan yadda tsarin amfani da sabon mafi karancin albashin ma’aikata zai kasance za su...