‘Yan sanda a Kano sun fara bincike kan kone wani magidanci da iyalansa Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kano CP. Ahmed iliyasu ya bada umarnin fara...
‘Yan sandan jihar Bauchi sun kashe wasu yan fashi a yayin da suke aikin sintiri a filin gidan mai dake jihar ta Bauchi . Kakain rundunar...
Wasu ‘yan bindiga sun sace tare da yin garkuwa da wani dan kasuwa Alhaji Tukur Sabaru a jihar Sokoto. Rahotanni sun bayyana cewar, an sace Alhaji...
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP da jam’iyyar PDP sun daukaka kara a kotun koli suna kalubalentar nasarar da...
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya jadadda kudirinsa na tabattar da an inganta harkokin lafiya a wani yunkurin inganta harkokin kiwon lafiya a matakan daban-daban na jihar...
Wani matashi dan shekara 20 da haihuwa ya nutse a yayin da yake wanka a kogin Bachirawa -Darewa dake yankin karamar hukumar Ungogo a nan jihar...
Tubabbun ‘yan bindiga a jihar zamfara sun mika mutanen da suka yi garkuwa da su mutum 372 tare da bindigogi 240 ga shirin wanzar da...
Arewacin kasar nan bai taba neman ballewa ba -Bashir Tofa Tsohon dan takarar shugaban kasa a jami’iyyar NRC Alhaji Bashir Usman Tofa ya ce yankin Arewa...
Babban bankin kasa CBN yace za’a fara aiwatar da shirin Cash less a dukkanin kasar nan daga watan Maris din shekara ta 2020. Babban bankin kasar...
Gwamnan jihar Edo Godwin Obaseki, ya ce, cikin watanni shidan farko na wannan shekara, barayin ‘Mai’ sun sace gangar mai miliyan ashirin da biyu. Gwamna Obaseki...