

Manyan makarantun Najeriya da sauran jamioi na fuskantar matsalar cin zarafi a hannun malaman jamia da sauran manyan makarantu na kasar nan. A yan shekarun baya...
Gwamnatin tarayya ta shiga ganawar sirri don sasantawa tsakanin ta da kungiyar kwadago ta kasa. Ministan kwadago da nagartar aiki Dr, Chris Ngige ne ya jagoranci...
Bayan da ya gabatar da kasafin kudin badi a jiya Talata Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kebe Naira Biliyan 100 ga ma’aikatar tsaro yayin da kasar...
Hukumar da ke kula da al’amuran wutar lantarki ta kasa NERC ta bayyana kudirinta na soke lasisin wasu kamfanonin rarraba wutar lantarki wato DisCos nan da...
Wata mai jego Maryam Bilal da madaurin auren ta Musa Khalil sun gurfana a gaban kotun majistratrate mai lamba 62, dake zaman ta a garin Minjibir,...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce Gwamnatin Kano zata maida wani bangare na katafaran filin wasa na Mahaha wanda aka fi sani da Takardar tsire,...
Mamamakon ruwan sama da aka wayi gari da shi a yau ya mamaye kofar shiga makaranatar sakandiren Tarauni dake birnin Kano. Tashar Freedom radio ta gano...
Bayan shafe shekaru goma tana bincike cibiyar binciken harkokin noma ta jami’ar Ahmad Bello da ke Zaria da hadin gwiwar gidauniyar binciken harkokin gona ta Afrika...
Gwamnan jihar Jigawa Muhammadu Badaru Abubakar ya nada masu taimakawa na mussamam ga matansa guda uku. Daga cikin masu bada shawara na musamman guda 51...
An bayyana damuwa a matsayin daya daga cikin abubuwan dake jawo tabin hankali tsakanin al’ummar jahar Kano. Babbar maaikaciyar jinya ta asibitin masu tabin hankali na...