

Hukumar HISBAH ta jihar Kano ta ce, a wata mai kamawa ne sabuwar makarantarta ta koyar da zamantakewar aure za ta fara aiki. Babban Kwamandan hukumar...
Rundunar ‘yansandan jihar Jigawa ta sanar da sauya lokacin rubuta jarabawar daukar aikin sababbin Jami’anta. Mai magana da yawun rundunar ‘yansandan jihar DSP Lawan Shisu Adam...
Wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kai hari gidan gyaran hali na Abolongo da ke garin Oyo. Ƴan bindigar sun...
Hukumar Hisba ta jihar jigawa ta kai samame wasu gidajen da ake aikata badala a kanan hukumomin Ringim da Taura da kuma Gumel, inda ta samu...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce ta fara gudanar da aikin rigakafin cutar kwalara a kananan hukumomi uku na jihar. Babban sakataren hukumar bunkasa kiwon lafiya matakin...
Toshon mataimakin shugaban ƙasar nan Atiku Abubakar ya ce, Najeriya na buƙatar shugabanci da zai farfaɗo da tattalin arizkin ƙasa da ci gaban ta. Atiku Abubakar...
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ƙasa ta ƙasar nan NRC, ta ce ta dakatar da zirga-zirgar jiragen kasa a ƙasar sakamakon matsalar tsaro. Hukumar ta sanar...
Jagoran Jami’iyyar PDP Sanata Rabi’u Musa Kwankwasiyya ya ce, tarin magoya baya da tsagin na su ke da shi ya sanya jami’iyyarsu ke ci gaba da...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya taya tsohon gwamna Sanata Rabi’u Musa kwankwaso murnar zagayowar ranar haihuwar sa. Gwanduja ya taya shi murna ne...
Tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce, shi da kan sa ya miƙa kan sa ga ofishin hukumar yaƙi da cin hanci da...