

Kungiyar dattawan arewa ta northern elders forum ta shawarci masu gudanar da zanga-zangar rushe ‘yan sandan SARS da su kawo karshen boren da suke yi. Hakan...
Wasu daga cikin bankunan kasuwanci na kasar nan za su fara bude sabon asusun ajiya ga ‘yan Najeriya wadanda za su ci gajiyar aiki na wucin...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje na tsaka da tattaunawar gaggawa da masu ruwa da tsaki kan ci gaba da samun zaman lafiya da kwanciyar hankali...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta musanta zargin cewa jami’anta sun hallaka wani matashi Saifullahi Abdullahi mai shekaru 23 a unguwar Ƙofar Mata da ke ƙaramar...
Babban kotun jihar Kaduna mai daraja ta daya karkashin jagorancin mai sharia Kabir Dabo ta fara sauraron karar da aka shigar gabanta na kalubalantar nadin da...
Kungiyar lauyoyi ta kasa reshen jihar Kano NBA ta bayyana damuwarta bisa yadda al’umma ke gaza ba su damar yin cikakken bincike a yayin da ake...
Gwamnatin tarayya ta ja hankalin masu zanga-zanga a kasar nan da su kiyaye abinda zai kawo tashe-tashen hankula da sabawa doka. Ministan tsaro Manjo Janar Bashir...
Gwamnatin tarayya ta ja hankalin masu zanga-zanga a kasar nan da su kiyaye abinda zai kawo tashe-tashen hankula da sabawa doka. Ministan tsaro Manjo Janar Bashir...
Yau Litinin ne kotun majistare da ke gidan Murtala ta sanya, kan shugaban hukumar KAROTA Baffa Babba Ɗanagundi da ya bayyana a gabanta ko kuma ta...
Ɗalibai ashirin da uku ne suka kamu da cutar corona a jihar Gombe bayan buɗe makarantun firamare da sakandire. Shugaban sashen lura da cutuka masu yaɗuwa...