

Gwamnan Jihar Barno Farfesa Babagana Umara Zulum ya tabbatar da kashe mutum 81 da yan ta’addar Boko Haram suka yi bayan mamaye kauyen Faduma Koloram dake...
Hukumar samar da ruwan sha ta jihar Kano tace matsalolin ruwan sha da ake fuskanta a yanzu a jihar Kano nada nasaba da karuwar jama’a a...
Fitacccen jarumin Kannywood Ali Nuhu ya mika sakon godiya ga wadanda suka jajanta masa bisa rashin mahaifinsa, a shafinsa na Twitter. Mahaifin Jarumin, Nuhu Poloma wanda...
Mataimakin babban kwantorala na gidan gyaran hali na Kano, Garba Mu’azu Chiranchi, ya ja hankalin al’ummar jihar Kano da su rika bin dokokin da gwamnati ta...
Mataimakin gwamnan Bauchi Baba Tela wanda aka tabbatar ya kamu da cutar Covid-19 a makon da ya gabata ya samu sauki, an kuma sallame shi daga...
Gwamnatin jihar Kaduna ta sassauta dokar kulle ta lockdown, bayan an shafe tsawon watanni. Gwamna Nasir El-Rufa’I ne ya bayyana hakan a jawabin da ya gabatarwa...
Babban bankin kasa (CBN), ya ce, wadanda suka samu nasarar cin gajiyar bashin tallafin corona na naira biliyan hamsin da bankin ya ware, za su fara...
Gwamnatin tarayya ta ce cikin makon da muke ciki ne, za ta fara biyan ma’aikatan lafiya kudaden alawus-alawus din su na yakin da suke yi da...
Gwamnatin tarayya ta ce da zarar an dage dokar hana zirga-zirga tsakanin jihohi a kasar nan zata fara shirye-shirye kan yadda za’a koma makarantu a kasar...
Kwamishinan kula da harkokin Addini na jihar Kano, Malam Muhammad Tahar Adamu yace Almajiranci dadaddiyar hanya ce ta koyar da ilimin Addinin Musulunci. Malam Muhammad Tahar...