

Kungiyar masu sayar da Lemo da Mangwaro ta Kasuwar ‘Yanlemo a Kano tace suna tsaftace kayan marmarin da ake siyarwa ga mutane da kuma tsaftar kasuwar...
Karamin ministan lafiya, Olorunnimbe Mamora, ya ce kasar nan ta amfana matuka tare da samun kudin shiga ta hannun masu zuwa a duba lafiyar su a...
Wasu ‘Yan bindiga sun harbe mutane biyu a garin Sansan da ke yankin karamar hukumar Dambatta a nan jihar Kano. Rahotanni sun ce ‘yan bindigar sun...
Rundunar ‘yansadan ta jihar Katsina, ta ce za fara rataye masu garkuwa da mutane nan ba dadewa ba. Kakakin rundunar ‘yansandan ta jihar Katsina, SP...
Wani matashi mai suna Shamsu Isma’il ya ransa sanadiyyar awon gaba da wasu masu tseren doki sukayi dashi a unguwar Kundila dake nan Kano. Ana zargin...
Makarantar ‘yan mata ta GSS ‘Yar Gaya dake karamar hukumar Dawakin Kudu a nan Kano, ta gabatar da wani taron bita na musamman ga dalibanta a...
Kotun shari’ar musulunci dake zamanta a Hotoro, ta cigaba da sauraron karar da wani tsohon Dan Sanda mai suna Abubakar Abdullahi Sheka ya shigar gabanta, yana...
Gwamnatin tarayya tace babu wanda ya kamu da cutar Corona Virus, a cikin mutum goma sha hudu da suka yi mu’amala da wanda ya shigo da...
Rundunar Sojin kasar nan ta musanta labarin kai mata hari a Barikin Maimalari dake jihar Borno, da aka ce ‘yan Boko Haram sanye da kayan Majalisar...
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da wasu daliban makarantar sakandiren kimiyya da fasaha ta garin Dawakin Tofa, sakamakon tarzoma da suka gudanar a daren jiya Juma’a....