

Kungiyar ma’aikatan jami’o’i da ba malamai ba, NASU ta ce, ba za ta Amince da karin kudin man fetur ba, wanda aka kara daga Naira dari...
Masanin kimiyyar siyasa nan na jami’ar Bayero da ke nan Kano, Dakta Sa’idu Ahmad Dukawa ya bayyana cin hanci da rashawa a matsayin babban abinda ke...
Gwamnatin tarayya tace sakamakon karyewar tattalin arziki saboda annobar corona musamman ma a tsakanin manoma ne yasa ta rage farashin takin da take samarwa daga naira...
Jaridar Punch ta rawaito cewa gobarar ta tashi ne daga saman gini wanda ya sanya hayaki ya turnaki saman yankin baki daya. Sai dai kawo yanzu...
Rundunar sojan kasar nan kar kashin rudunar yaki ta Sahel Sanity ta ceto mutane 8 da aka sace aka yi garkuwa da su tare kuma da...
A baya-bayan nan ne gwamnatin Kano ta sanar da cewa za ta kaddamar da shirin bayar da tallafi ga mata masu juna biyu da kananan yara,...
Kungiyar likitoci ta Jihar Lagos ta ce daga gobe litinin za ta fara yajin aikin gargadi na kwanaki uku, bayan da gwamnatin jihar ta gaza cika...
Rundunar sojin kasar nan ta ce dakarunta na Operation Hadarin Daji sun samu nasarar hallaka ‘yan bindiga da dama tare da lalata maboyarsu da ke dajin...
Wata kungiya mai zaman kanta mai rajin dorewar ci gaban al’umma da ayyukan gina Bil-adama wato Sustainable Dynamic Human Development Initiative, ta horas da masu tuka...
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya magantu kan binciken da ake yiwa dakataccen mukaddashin shugaban hukumar EFCC Ibrahim Magu. Wata sanarwa da babban mataimakin shugaban kasar na...