A yau Litinin ake sa-ran shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gana da takwaransa na Amurka Donald Trump a birnin Washington DC, bayan amsa gayyatar Trump din...
Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello ya ce rashin nasarar yi wa Sanata Dino Melaye kiranye ba zai taba gurgunta masa siyasa ba, in ji mai magana...
Rundunar yan sandan jihar Borno ta ce akalla mutane shida ne aka kashe a wani hari da mayakan Boko Haram suka kai a yankin Jidari Polio...
Majalisun dokokin kasar nan za su kafa kwamiti da zai binciki dalilin da ya sanya wasu tsageru suka yi kutse cikin zauran majalisar dattijai suka kuma...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga kasashen yankin Afrika da su yi amfani da muhimmancin da lambar katin shaidar dan kasa ke da shi...
Bankin duniya ya ce, al’ummar kasar nan da ke ayyukan kwadago a kasashen ketare sun aiko da kudade cikin kasar nan da suka kai dala biliyan...
Wani kwararren mai bincike mai zaman kansa da kwamitin shugaban kasa da ke kwato dukiyar kasar nan da aka sace ya dauko hayarsa, Evangelist Victor Uwajeh,...
Jami’an tsaro sun cafke dan majalisar Dattijai mai wakiltar Kogi ta yamma Sanata Dino Melaye, a filin Jirgin sama na Nnamdi Azikwe da ke birnin tarayya...
Gwamnatin jihar Kaduna tare da hadin gwiwar Bankin musulunci sun gina makarantun sakandiren kimiyya da fasaha guda shida kan kudi sama da naira biliyan dari bakwai...
Rundunar yan sandan kasar nan ta yi nasarar samo sandar majalisar dattijai da wasu bata gari suka dauke ana tsaka da zaman majalisar na jiya Laraba....