Gwamnan jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya, ya ce, gwamnatin tarayya ta mai da yanki arewa maso gabas saniyar ware, a ayyukan sabunta titunan jirgin kasa da...
Fadar shugaban kasa ta soki gwamnan jihar Benue Samuel Ortom sakamakon kalaman da ya furta kan rashin tsaro akan gwamnatin tarayya. A ranar talata da...
Ma’aikatar kudi ta tarayya ta shaidawa kwamitin kula da rundunar sojin kasar nan na majalisar dattijai cewa gwamnatin ta kashe naira biliyan dari da casa’in da...
Majalisar wakilai ta amincewa shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya ciyo bashin dala biliyan daya da rabi daga kasashen waje don gudanar da ayyukan raya kasa....
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 03 ga watan Mayu, a matsayin ranar hutu a fadin kasar nan na bikin murnar ranar ma’aikata ta Duniya. Ministan...
Kamfanin mai kasa (NNPC) ya shaidawa gwamnatin tarayya da gwamnonin kasar nan dalilan da ke sanyawa ba ya sanya kudade masu yawa a asusun tarayya. ...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta sanya ranar 18 ga watan Fabarairun shekarar 2023 a matsayin ranar da za a gudanar da babban...
Shugaban kasar Amurka mista Joe Biden ya kara mafi karancin albashi zuwa dala 15 kwatankwacin naira 6,750 A jiya talata ne shugaba Biden ya bayyana wannan...
Kungiyar kasashe masu arzikin man fetur ta OPEC da sauran kasashe masu arzikin man fetur da ba sa cikin kungiyar, sun cimma yarjejeniyar kara adadin man...
Daya daga cikin dattijan jihar Borno farfesa Khalifa Dikwa, ya yi zargin cewa wasu daga cikin jami’an gwamnatin kasar nan suna yin zagon kasa ga harkokin...