Jam’iyyar PDP ta dakatar da tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso tana mai zargin sa da hannu a rikicin da ya faru a yayin...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, tun bayan fara azumin watan Ramadan, a duk rana tana ciyar da mutane dubu 75 da abincin buda baki a kananan...
Ministan sadarwa da bunkasa fasahar tattalin arziki Dr. Isa Ali Pantami, ya nesanta kansa da zargin alaka da kungiyoyin ‘Taliban da Al-Qa’eda. A cewar Pantami ko-kadan...
An haifi Malam Aminu Kano a ranar 9 ga watan Augusta 1920 a unguwar Sudawa da ke yankin karamar hukumar Gwale a birnin Kano. Malam...
An haifi tsohon shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa Abba Kyari a garin Maiduguri da ke jihar Borno a ranar 23 ga watan Satumban 1953. Ya...
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya dakatar da dagacin garin Badarawa da ke masarutar Shinkafi, Surajo Namakka sakamakon samun-sa da aka yi da sayarwa ‘yan ta’adda...
Gwamnatin tarayya ta kara jaddada matsayinta na fitar da ‘yan Najeriya akalla miliyan 100 daga kangin talauci nan da ‘yan shekaru masu zuwa. A cewar...
Jam’iyyar PDP ta kasa ta kammala shirye-shirye don sasanta gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal da tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da kuma...
Jam’iyyar PDP a nan Kano ta gayyaci ɗaya daga cikin jagororinta Ambasada Aminu Wali domin ya bayyana a gaban kwamitin ladabtarwa na jam’iyyar. A wata sanarwa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ta ya al’ummar musulmin Najeriya murnar fara azumin watan Ramadan da aka fara a yau talata. A cikin wani sako da...