

Ƙungiyar masu makarantun sa kai ta jihar Kano, ta zargi gwamnatin jihar Kano da ruguza harkar ilimi wajen aiwatar da shirin ba da ilimi kyauta, kuma...
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya fice daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC. Gwamnan ya shaida wa wakiliyar Freedom Radio Jamila Ado Mai Wuƙa cewa, ya...
Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulƙadir Muhammed, ya ce, nan ba da jimawa ba, zai sanar da matakin da ya ɗauka kan ko zai tsaya takarar...
Shugaban bankin raya ƙasashen afurka, Dr. Akinwumi Adesina, ya ce, tattalin arzikin nahiyar afurka, ya yi asarar dala biliyan casa’in (190), sakamakon ɓullar cutar korona. Mista...
Hukumar tsaro ta civil defence ta tura da jami’anta mata don gadin makarantu a faɗin ƙasar nan baki ɗaya. Shugaban hukumar, Ahmed Audi, shine ya...
Shugaban hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA Burgediya janar Muhammad Buba Marwa mai ritaya, ya yi kira ga iyaye a ƙasar...
Shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), Abdurrasheed Bawa, ya bayyana yadda ya ce, hukumar ta gano yadda wata minista ta sayi...
Kwanaki uku bayan jawabin da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yi da ke cewa, gwamnatin sa, ta fitar da al’ummar ƙasar nan sama da miliyan goma...
Shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) Abdurrashid Bawa, ya ce, wasu ƴan Najeriya na yawan turo masa da sakonnin barazanar kisa,...
Babban bankin ƙasa (CBN) ya amince Najeriya ta fara buga kuɗi ga ƙasar Gambia. Kudin Gambia dai ana kiranshi da suna ‘Dalasi’. Gwamnan bankin...