

Wasu ƴan majalisar wakilai guda huɗu ƴan asali jam’iyyar PDP sun sauya sheƙa zuwa jam’iyya mai mulki ta APC. Mambobin na PDP sun sanar da sauyin...
A wata sanarwar bayan taro da ƙungiyar gwamnonin kudancin ƙasar nan su ka fitar a baya-bayan nan ta fito da buƙatun da ke neman al’ummar Najeriya...
Hukumar tsaron sirri ta DSS ta bayyana jagoran tsagerun yarbawa Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Sunday Igboho a matsayin wanda ta ke nema ruwa...
Sanatocin jam’iyyar PDP guda hudu sun sanar da sauyin sheka daga jam’iyyar adawa ta PDP zuwa jam’iyya mai mulki ta APC, a yayin zaman majalisar na...
Ƴan bindiga sun buɗe wuta ga jerin gwanon motocin gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar ganduje a daren jiya talata. Rahotanni sun ce ƴan sanda uku ne...
Majalisar wakilai ta gayyaci hukumar tattara haraji ta ƙasa (FIRS) da ta gurfana gabanta don ƙarin haske kan wasu kuɗade dala biliyan talatin da suka zurare...
A wani mataki na taimakawa ƙoƙarin da gwamnatin jihar ke yi don tabbatar da tsaro da lafiyar al’umma, masu rike da mukaman siyasa a jihar Kebbi,...
Gwamnatin tarayya ta ce babban bankin ƙasa CBN ya samar da jimillar naira biliyan sittin don sayo mitar wutar lantarki, wanda za a rabawa jama’a kyauta....
Ƙungiyar masu makarantun sa kai ta jihar Kano, ta zargi gwamnatin jihar Kano da ruguza harkar ilimi wajen aiwatar da shirin ba da ilimi kyauta, kuma...
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya fice daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC. Gwamnan ya shaida wa wakiliyar Freedom Radio Jamila Ado Mai Wuƙa cewa, ya...