Gwamnatin tarayya a jiya talata ta fara shirye-shiryen jinginar da wasu manyan titunan tarayya guda goma sha biyu a sassa daban-daban na kasar nan. Ministan ayyuka...
Ɗaya daga cikin dattawan ƙasar nan Alhaji Bashir Usman Tofa ya shawarcii Gwamnati kan ta ɗauki mataki game da kalaman Asari Dokubo na kafa Gwamnatin Biafra....
Kotun tsarin mulki a jamhuriyyar Nijar ta fitar da sakamakon ƙarshe na babban zaɓen ƙasar da ya gabata. Sakamakon ƙarshen ya ayyana Bazoum Mohamed na jam’iyyar...
Gwamnan Jihar Rivers Nyesom Wike ya ce ba zai mara wa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan baya ba, ko da kuwa zai samu tikitin tsayawa takarar...
‘Yan bindiga sun kai hari ga jerin gwanon motocin gwamnan jihar Benue Samuel Ortom a yau asabar. Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a kauyen...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kara jaddada matsayin gwamnatinsa na ci gaba da kyautata rayuwar ‘ya’ya mata a Nigeria. A cewar shugaba Buhari tuni ya umarci...
Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulkadir Muhammed, ya ce, suna da kwararan hujjoji da suka nuna cewa dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP a zaben...
Wani shaidar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta gabatar a shari’ar da ake yiwa tsohon gwamnan jihar Jigawa alhaji Sule Lamido mai...
Mai dakin shugaban kasa Hajiya Aisha Buhari ta dawo gida Nigeria bayan kwashe tsawon watanni shida a birnin Dubai na kasar Hadaddiyar Daular Larabawa. Wani...
Kwamitin da jam’iyyar PDP ta kafa don nazartar halin da jam’iyyar ta tsinci kanta a zabukan kasa da suka gudana a shekarar 2019, ya bukaci shugaban...