Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya caccaki rahoton gwamnatin tarayya da ta fitar game da mace-macen da aka yi a Kano. Maitaimakawa gwamnan kan kafafen sada...
Kwamitin zartarwa na Jam’iyyar APC ya naɗa tsohon gwamnan jihar Oyo Sanata Abiola Ajimobi a matsayin shugaban riƙo na Jam’iyyar a matakin ƙasa. Hakan ya biyo...
Masanin kimiyyar siyasar nan a Kano Dakta Abbati Bako ya bayyana cewar ba’a samu wani ci gaba ba a tsawon shekaru 21 da aka yi ana...
Majalisar Dokokin jihar Kaduna ta Amince da tsige mataimakin shugaban majalisar daga kan mukamin sa, Mukhtar Isaha Hazo, wanda ke wakiltar Basawa a karamar hukumar Sabongari,...
Mai taimakawa shugaban kasa Muhammadu Buhari kan sabbin kafafan sadarwa na zamani Bashir Ahmad ya ce wasikar da Kwankwaso ya rubutawa shugaban kasa bata bi hanyar...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nada Alhaji Muhammad Sani Muhammad a matsayin mai bashi shawara na musamman kan harkokin siyasa. A ranar...
Jam’iyyar APC ta kori dan majisa mai wakiltar kananan hukumomin Kazaure, da Roni da Gwiwa da kuma Yan Kwashi ta jihar Jigawa daga jam’iyyar. Kakakin jam’iyyar...
Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal, ya karyata labarin da ake yadawa a kafafan sada zumunta na cewa ya nada fitacciyar jarumar barkwancin nan dake jihar...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC shiyyar Kano ta gayyaci tsofaffin kansilolin da suka yi zamani da tsohon shugaban karamar hukumar birni...
Gwamnatin tarayya zata kashe Biliyan Dari da Hamsin wajen yin aikin tituna arba’in da hudu na manyan hanyoyi a fadin kasar nan. Karamin ministan aiyyuka da...