

Cibiyar hada-hadar al’amuran banki a Jami’ar Bayero da ke Kano, ta ce sai shugabanni sun bada kariya ga dukiyar al’umma sannan za a samu ci gaba....
Kotun ɗaukaka ƙara ta sallami matar nan mai suna Love ogar wadda ake tuhuma da satar yara 3 a Kano. Kotun karkashin mai shari’a Ita I....
An harbe ƙasurgumin ɗan fashin nan da ke satar mutane har ma da shanu mai suna Damuna a jihar Zamfara. Kungiyar da Dogo Gide ke jagoranta...
Kwamishinan ƴan sanan jihar Zamfara Ayuba Elkanah ya ziyarci gidan gyaran hali na Gusau babban birnin jihar. Ziyarar ta sa ta mayar da hankali wajen duba...
Gwamnatin tarayya ta ce, zuwa yanzu an yi nasarar kamo ɗaurarrun da ke tsare a gidan gyaran hali na Abolongo su 446 cikin 907 da ƴan...
Rundunar ‘yansandan jihar Jigawa ta sanar da sauya lokacin rubuta jarabawar daukar aikin sababbin Jami’anta. Mai magana da yawun rundunar ‘yansandan jihar DSP Lawan Shisu Adam...
Hukumar kula da gidaje gyaran hali ta ƙasar nan ta ce fursunoni 837 da ke jiran shari’a sun tsere Abolongo lokacin da wasu ƴan bindiga suka...
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ƙasa ta ƙasar nan ta sanar da sake dawo da zirga-zirgar jiragen daga Abuja zuwa Kaduna. Wannan na zuwa ne awanni...
Gwamnatin tarayya ta gano masu daukar nauyin jagoran tsagerun Yarabawa Sunday Igboho. A cewar gwamnatin yana da alaƙa da masu daukar nauyin ƴan ƙungiyar Boko Haram....
Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta musanta rahoton da dan majalisar dokokin jihar Gazali Wunti ya gabatar da ke cewa an samu asarar rayuka a wani...