Shugaban kasar Amurka Mista Joe Biden ya gargadi kasar Korea ta arewa da ta guji tsokanar kasar sa domin kuwa Amurka a shirye ta ke da...
Wasu yan bindiga sun yiwa jami’an vijilante kwanton bauna a kauyen Kotonkoro da ke karamar hukumar Mariga, ta jihar Neja tare da kashe mutum 20. Wata...
Kasar Saudi Arebiya ta ce gobara ta tashi a daya daga cikin matatun manta a jiya alhamis bayan wani hari da aka kai wajen. Ma’aikatar makamashin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci kasashen duniya da su tallafawa Najeriya wajen kawo karshen matsalolin tsaro da ayyukan cin hanci da rashawa har ma da...
Gwamnatin jihar Zamfara, ta ce daga yanzu za ta fara sanya ido kan kafofin yada labaran da ke yada rahotannin game da harkokin tsaro a jihar....
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano Samaila Shuaibu Dikko ya tabbatar da cewa jami’an ‘yan sanda za su ci gaba da gudanar da ayyukansu cikin gaskiya da...
Mai magana da yawun kungiyar Hakeem Baba-Ahmed ne ya yi wannan zargi a wata tattaunawa da gidan talabijin na Arise, inda ya ce sanyin jikin da...
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom ya musanta zargin da ake yi masa na cewa, ya tsara wasan kwaikwayo ne game da batun ikirarin da ya yi...
Wasu da ake zargin ‘Yan bindiga ne sun kashe wani shugaban Fulani a yankin Doka da ke karamar hukumar Kajuru, a jihar kaduna Alhaji Lawal Musa,...
Rundunar tsaron Sintiri na Bijilante reshen jihar Kano ta ce, ta cafke wani mutum da ya jima yana yin garkuwa da mutane. Babban Kwamandan rundunar na...