

Tsohon sufeto janar na ƴan sandan ƙasar nan ya bayyana ƙaruwar matsalar tsaro da cewa shi ne babban kalubalen da yake haifar da koma baya ga...
Dalibai 6, daga cikin ‘yan makarantar Islamiyyar Tegina, ta jihar Neja dake hannun ‘Yan bindiga da sukayi garkuwa dasu sun mutu. Daliban shida na daga cikin...
Rahotanni daga kwalejin horar da sojojin Najeriya NDA na cewa, sojan da yan bindiga suka yi garkuwa da shi yaa mutu. Sojan wanda aka bayyana sunan...
Rundunar sojin ƙasar nan ta lashi takobin ɗaukar fansa kan harin da ƴan bindiga suka kai Kwalejin horas da sojoji ta NDA a Kaduna. A ranar...
Gwamnatin tarayya ta yi watsi da kiran da Gwamnan jihar Katsina da wasu shugabanni suka yi, na jama’a su ɗauki matakin kare kansu daga ƴan ta’adda....
Jami’an tsaro sun hallaka ƴan bindiga shida, a wani musayar wuta da suka yi a yankin Buwai na ƙaramar hukumar Mangu, sai dai ƴan bindigar sun...
Gwamnatin jihar Kaduna ta bada umarnin rufe wasu manyan kasuwanni biyu da ke ci mako-mako a jihar, har sai baba-ta-gani, saboda dalilan tsaro. Kwamishinan tsaron jihar...
Kwalejin horas da sojojin Najeriya NDA ta tabbatar da farmakin da wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba suka kai. NDA ta...
Gwamnatin jihar Borno ta ce, cikin shekaru 12 da suka gabata ayyukan ta’addanci yayi sanadiyyar mutuwar yan asalin jihar sama da dubu 100. Gwamnan jihar Babagana...
Karin daliban makarantar Bathel Baptist 15 a Jihar Kaduna da masu garkuwa da mutane suka sace, sun shaki iskar yanci. Rundunar yan sandan jihar ta tabbatar...