

Gwamnatin jihar Zamfara ta bada umarnin harbe duk me baburin da aka samu da goya mutane biyu aka kuma tsayar da shi yaki tsayawa. Mai Magana...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da yin garkuwa da mutane 4 a karamar hukumar Sabon Gari dake masarautar Zazzau. Mai Magana da yawun rundunar...
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya bukaci hukumomin tsaro a kasar nan da su binciko ‘yan bindigar da ba a san su ba....
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi a Najeriya ta ce ta kama mutane 352 da ake zargi da aika laifuka daban-daban a jihar cikin watanni shidan shekarar...
Ƴan bindiga sun sako ɗaliban islamiyya Salihu Tanko da ke garin Tagina a jihar Neja. Shugaban ƙaramar hukumar Rafi ta jihar Neja Alhaji Isma’il Musa Ɗan...
Ƙungiyar dattawan Arewa ta ce mamayar da yan bindiga suka yiwa kwalejin koyar da harkokin tsaron Najeriya ya nuna cewa tsaron kasar yana da rauni. Sakataren...
Babban Hafsan sojin ƙasar nan janar Locky Irabor ya bayyana harin da aka kai kwalejin horar da sojoji a jihar Kaduna a matsayin rashin hankali. Locky...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce, ta fara kwaso ɗalibai ƴan asalin jihar da ke karatu a jami’ar Jos da sauran kwalejojin ta zuwa gida. Shugaban hukumar...
Gwamnatin jihar Filato ta sake sanya dokar takaita zirga-zirga na tsawon awanni ashirin da hudu a kananan hukumomin jihar na yankin Arewa. Wata sanarwa da mai...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya ce, harin da ƴan bindiga suka kai kwalejin horar da sojoji wata ƴar manuniya ce da za ta ƙara zaburar da...