

Fadar shugaban kasa ta ce gwamnatin tarayya ta gano masu daukar nauyin ‘yan ta’addar Boko haram da ‘yan bindiga da ke ta kashe-kashen jama’a, babu gaira...
Wata majiyar tsaro ta shaida wa kamfanin dillancin labarai na AFP cewa an kama wasu sojoji a Jamhuriyar Nijar biyo bayan yunƙurin juyin mulkin da wasu...
Yaduwar makamai a hannun mutanen da ba jami’an tsaro ba a Najeriya na ci gaba da karuwa, lamarin ya kara janyo tabarbarewar harkokin tsaro a kasar...
Shugaban kungiyar gwamnonin kasar nan kuma gwamnan jihar Ekiti Kayode Fayemi, ya ce, akwai alaka ta kut da kut tsakanin ‘yan Boko haram da kuma ‘yan...
Mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro manjo janar Babagana Monguno mai ritaya, ya ce, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci jagororin tsaron kasar...
Jagoran jam’iyyar APC na kasa, kuma tsohon gwamnan jihar Lagos, Sanata Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta dauki matasan kasar nan...


Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce zai fi kyautatuwa Najeriya ta ci gaba da kasancewa a matsayin dunkulalliya domin hakan ne kawai zai kawo ci gaban...
Fadar shugaban kasa ta soki kalaman da tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya yi a baya-bayan nan wanda ya alakanta matsalar da kasar nan...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta cafke wani tsoho mai shekaru 70 a Jihar Niger da ke safarar kwayoyi ga...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da takwaransa na kasar Chadi Idriss Derby a fadar Asorok da ke Abuja. Rahotanni sun ce shugaban nin biyu za...