

Sashen kula da harkokin kasashen waje na Amurka ya ce babu wata kwa-kw-kwarar hujjar jami’an tsaron Najeriya sun kashe masu zanga-zangar ENDSARS a ranar 20 ga...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce wasu da ake zargin ‘yan fashi ne sun kashe mutane takwas tare da jikkata wasu hudu a wasu hare-hare daban-daban a...
Wani jirgin yakin sojin saman Najeriya ya bace sakamakon rikicin Boko Haram da ya addabi jihar Borno kamar yadda hukumomi suka bayyana a safiyar Alhamis. Mai...
Jagoran jam’iyyar APC na kasa Asiwaju Bola Tinubu, ya ce al’ummar Najeriya sun yiwa kalaman sa gurguwar fahimta kan bukatar samun karin jami’an tsaro. A cewar...
Hukumar yaki da fasakwauri ta kasa kwastam ta ce ta fara shirye-shiryen daukar matakin haramta amfani da duk wasu nau’ikan motoci wadanda aka yi amfani da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Niger ta yi holen wani matashi dan shekara 20 mai suna Lawali Danladi wanda ake zargin ya kashe matar sa sakamakon sabani...
Shugaban hukumar yaki da fasakwauri ta kasa (kwastam) kanal Hamid Ali mai ritaya, ya ce, masu safarar makamai ga ‘yan ta’adda ta kan iyakokin kasar nan...
Gwamnatin tarayya ta ce Najeriya da sauran kasashen afurka na cikin tsaka mai wuya sakamakon rashin isashshen abinci da zai biya bukatun al’ummar ta tsawon lokaci....
Fadar shugaban kasa ta ce gwamnatin tarayya ta gano masu daukar nauyin ‘yan ta’addar Boko haram da ‘yan bindiga da ke ta kashe-kashen jama’a, babu gaira...
Wata majiyar tsaro ta shaida wa kamfanin dillancin labarai na AFP cewa an kama wasu sojoji a Jamhuriyar Nijar biyo bayan yunƙurin juyin mulkin da wasu...