Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Corona ta tarwatsa kwamitin yaki da ita na Kano

Published

on

Rahotonni daga Kano na cewa izuwa yanzu an samu karin mutane 6 da suka kamu da curar Coronavirus.

Wata majiya mai tsuhe ta shaidawa Freedom Radio cewa mutane 6 da suka kamu, dukkansu na cikin kwamitin kar ta kwana na yaki da cutar a Kano.

Rahotonni sun ce yanzu haka ana cigaba da yiwa wasu gwaji, domin tabbatar da lafiyar su.

Har ila yau, majiyar ta shaidawa Freedom Radio cewa yanzu haka mutane 6 sun kama hanyar zuwa makillata a asibitin Muhammadu Buhari dake Giginyu wanda aka mayar da shi wurin killacewa kafin fara amfani da wurin killacewa na Kofar Mata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!