Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Ganduje ya bude cibiyar killace mata masu Corona a Kano

Published

on

Gwamnatin Kano ta bude sabuwar cibiyar killace mata masu dauke da cutar Corona a Kano.

A yammacin ranar Labara ne Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da cibiyar ta mara zalla a tsohon hotel din Daula dake Kano.

Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ce sun samar da wannan cibiyar ta musamman ne saboda mata kadai domin kar a hada su guri daya da maza.

Wakiliyar mu Zahrau Nasir ta ruwaito cewa Gwamnan ya yi kira ga wadanda suka samu kansu a matsayin marasa lafiya a cibiyar da su bi dukkan dokokin jamian lafiya domin samun lafiyar su.

Karin wasu labaran:

Labari mai dadi: Masu Corona 74 sun warke a Kano

Covid-19: Gobe ranar sassauta dokar kulle a Kano

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!