Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Manyan Labarai

Majalisar wakilai ta sake magantuwa kan wutar lantarki

Published

on

Majalisar wakilai ta koka game da rashin wutar lantarki a fadin kasar nan wanda ta ce lokaci ya yi da ya kamata a lalubo bakin zaren matsalar, da nufin bunkasa tattalin arzikin kasa.

Shugaban majalisar Femi Gbajabiamila ne ya bayyana hakan a wani zama da majalisar ta yi, don bincika tare da yin nazari kan matsalar wutar lantarkin.

A cewar sa, gwamnatocin baya sun ware makudan kudade don kawo karshen matsalar amma abun ya ci tura.

Majalisar wakilai ta nemi INEC ta dawo da rarar kudin zaben 2015

Hukumar NERC zata soke lasisin kamfanonin raba wutar lantarki

Mambobin Jam’iyar PDP a majalisar wakilai sun musanta rade-rade da akeyi

Shugaban majalisar wanda ya samu wakilcin mataimakinsa a yayin tattaunawar Ahmed Wase ya ce, idan har ana son tattalin arzikin kasar nan ya bunkasa kamata ya yi a samar da wutar lantarki mai dorewa da nufin farfado da kananan masana’antu da kamfanoni da dai sauran su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!