Connect with us

Addini

NAHCON zata fara dawo da Al’hazan Najeriya a gobe laraba

Published

on

Hukumar kula d aikin hajji ta kasa  NAHCON ta ce za a fara jigilar mahajjatan kasar nan  daga gobe Laraba.

Shugaban Sashen Kula da Jiragen Sama na NAHCON, Alhaji Habib Bello, ya bayyana haka yayin da yake jawabi ga manema labarai a Makkah.

Bello ya ce kamfanonin jiragen sama ne suka tantance jadawalin tashi kuma Hukumar Kula da Jiragen Sama ta Saudiyya (GACA) ta amince da  hakan.

A cewarsa,  jirin Max Air zai  fara jigilar dawowa a ranar 3 ga watan Yuni tare da mahajjata daga jihar Nasarawa, yayin da Flynas da Air Peace za su fara aiki a ranar 4 ga watan Yuni tare da mahajjata daga jihohin Ogun da Oyo. 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!