Kungiyar manayan dillalan man fetur ta Najeriya DAPPMA ta janyi umarnin da ta bayar na rufe dukkanin depo-depo da ake dakon mai a fadin kasar nan...
Wakilan wasu kasashen duniya 70 sun amince su yi aiki tare don magance matsalar kwararar baki a kasashe da dama, matakin da ke nuna goyan bayan...
Kamfanin mai na kasa (NNPC), ya ce ba ya da wani shiri na gudanar da ritaya ga ma’aikatan sa. Hakan na kunshe ne cikin wata...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dawo gida Najeriya bayan halartar wani taron majalisar dinkin duniya kan dumamar yanayi mai taken: ‘’’COP24’’ a birnin Kotowice da ke...
Sufeto janar na ‘yan sandan kasar nan Ibrahim Idris, ya ki amincewa da wata sikirar kudirin gyarar dokar rundunar ‘yan sandan kasar nan da majalisar dattawa...
A yau Alhamis ne babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin cewa majalisar dokokin jihar Kano ba ta da iko, ko hurumin gayyata ko kuma bincikar...
Kungiyar ma’aikatan kananan hukumomi ta kasa NULGE ta ce gwamnan jihar Zamfara Abdulazeez Yari na yaki da batun karin mafi karancin albashi ne domin kare kuskuren...
Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Akwa Ibom Musa Kimo ya musanta cewa rundunar ‘yan sandan jihar na da hannu wajen rikicin da majalisar dokokin jihar ta...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tashi daga babban birnin tarayya Abuja zuwa N’Djamena babban birnin kasar Chadi don jagorantar babban taron shugabanin kasashen yankin tafkin Chadi....
Rundunar sojin kasar nan ta tabbatar da mutuwar sojojin ta 23 inda kuma wasu 31 suka samu raunuka bayan da mayakan Boko Haram suka kai hari...