

Yayin da ƙungiyoyin Mata ke tada murya kan cece-kucen Kotun Daukaka Kara Kimanin mata sama da dubu daya ne suka gudanar da zanga-zanga a titunan Kano...
Kungiyar nan da ke rajin kawo ci gaba akan harkokin noma a Afrika wato SASAKAWA da kuma hadin gwiwar Bankin Muslunchi tace samar da sabbin dabarun...
Sabuwar Zaɓaɓɓiyar shugabar ƙungiyar mata ƴan jarida ta ƙasa Hajiya Aisha Ibrahim Bura ta alkawarta yin tafiya da kowanne ɓangare domin samar da haɗin kai da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta fito da wasu tsauraran matakai akan matuƙa baburan daidaita sahu, sakamakon yadda suke karya dokar tsaftar muhalli. Kwamishinan muhalli...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, ta kammala tantance ma’aikatan da tsohuwar gwamnati ta ɗauka su 12,566 inda adadin wa’inda suka cancanta su 9,332 ne adan haka...
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja a yau Alhamis ta tabbatar da zaben gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya. Idan za a iya tunawa dai...
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja a yau Alhamis ta tabbatar da zaben gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya. Idan za a iya tunawa dai...
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da nasarar zaɓen gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa. A hukuncin da kotun ta yanke...
Farfesa a fannin shari’a Chidi Odinkalu, ya ce kundin shari’ar kotun ɗaukaka ƙara da ke tabbatar da nasarar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ba kuskuren rubutu...
Shugaban Jam’iyyar APC na kasa, Dr Abdullahi Ganduje ya yi alhini bisa rasuwar darakta masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood Aminu Surajo Bono. Hakan na ƙunshe ne...